Skip to content
Irmiya 4:15-16

Irmiya 4:15-16

15
Murya ta shela daga Dan, tana furtawa masifa daga tuddan Efraim.
16
“A faɗa wa al’ummai wannan, a furta wannan game Urushalima. ‘Sojoji masu ƙawanya suna zuwa daga ƙasa mai nisa, suna tā da kirarin yaƙi a kan biranen Yahuda.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options