Skip to content
Irmiya 34:8-9

Irmiya 34:8-9

8
Maganar ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Sarki Zedekiya ya yi yarjejjeniya da duka mutane a Urushalima ya yi shelar ’yanci wa bayi.
9
Kowa ya ’yantar da bayinsa da suke Ibraniyawa, maza da mata; kada kowa ya riƙe bawa wanda yake mutumin Yahuda.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options