Skip to content
Irmiya 30:12-13

Irmiya 30:12-13

12
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, “ ‘Mikinku marar warkewa ne, raunin da kuka ji ya sha ƙarfin warkarwa.
13
Babu wanda zai yi roƙo saboda damuwarku, ba magani domin mikinku babu warkarwa dominku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options