Skip to content
Irmiya 25:19-26

Irmiya 25:19-26

19
Fir’auna sarkin Masar, ma’aikatansa, fadawansa da dukan mutanensa,
20
da dukan baƙin da suke can; dukan sarakunan Uz; dukan sarakunan Filistiyawa (waɗannan na Ashkelon, Gaza, Ekron da mutanen da aka bari a Ashdod);
21
Edom, Mowab da Ammon;
22
dukan sarakunan Taya da Sidon; sarakunan bakin teku a ƙetaren teku;
23
Dedan, Tema, Buz da dukan waɗanda suke a manisantan wurare;
24
dukan sarakunan Arabiya da dukan sarakunan baƙin da suke zama a hamada;
25
dukan sarakunan Zimri, Elam da Mediya;
26
da kuma dukan sarakunan arewa, nesa da kuma kusa, bi da bi, dukan mulkokin duniya. Bayan dukansu kuma, sai sarkin Sheshak ma yă sha.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options