Irmiya 25:19-26
19
Fir’auna sarkin Masar, ma’aikatansa, fadawansa da dukan mutanensa,
20
da dukan baƙin da suke can; dukan sarakunan Uz; dukan sarakunan Filistiyawa (waɗannan na Ashkelon, Gaza, Ekron da mutanen da aka bari a Ashdod);
21
Edom, Mowab da Ammon;
22
dukan sarakunan Taya da Sidon; sarakunan bakin teku a ƙetaren teku;
23
Dedan, Tema, Buz da dukan waɗanda suke a manisantan wurare;
24
dukan sarakunan Arabiya da dukan sarakunan baƙin da suke zama a hamada;
25
dukan sarakunan Zimri, Elam da Mediya;
26
da kuma dukan sarakunan arewa, nesa da kuma kusa, bi da bi, dukan mulkokin duniya. Bayan dukansu kuma, sai sarkin Sheshak ma yă sha.
Settings