Skip to content
Irmiya 18:7-8

Irmiya 18:7-8

7
A duk lokacin da na yi shela cewa za a tumɓuke, a kakkarya a kuma hallaka wata al’umma ko mulki,
8
in wannan al’ummar da na yi wa gargaɗi ta tuba daga muguntarta, sai in janye in kuma fasa kawo mata masifar da na yi niyya aukar mata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options