Skip to content
Irmiya 18:4-6

Irmiya 18:4-6

4
Amma tukunyar da yake ginawa ta lalace a hannuwansa, sai mai ginin tukwanen ya sāke gina wata tukunya dabam, yana gyara ta yadda ya ga dama.
5
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
6
“Ya gidan Isra’ila, ashe, ba zan yi da ku yadda mai ginin tukwanen nan yake yi ba?” In ji Ubangiji. “Kamar yumɓu a hannun mai ginin tukwane, haka kuke a hannuna, ya gidan Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options