Skip to content
Irmiya 17:16-18

Irmiya 17:16-18

16
Ban gudu zaman mai yin maka kiwo ba; ka sani ban marmarin ranan nan ta masifa ba. Abin da ya fito daga leɓunana kuwa, a bayyane suke gare ka.
17
Kada ka zama mini abin razana; kai ne mafakata a ranar masifa.
18
Bari masu tsananta mini su sha kunya, amma ka kiyaye ni daga shan kunya; bari su tsorata, amma ka kiyaye ni da razana. Ka kawo musu ranar masifa; ka hallaka su da hallaka riɓi biyu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options