Skip to content
Irmiya 16:1-4

Irmiya 16:1-4

1
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Kada ka yi aure ka haifi ’ya’ya maza da mata a wannan wuri.”
3
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da ’ya’ya maza da matan da aka haifa a wannan ƙasa da kuma game da matan da suke iyayensu da suke mazan da iyayensu.
4
“Za su mutu da muguwar cuta. Ba za a yi kuka dominsu ba, ba kuwa za a binne su ba, amma za a bar su a juji. Takobi da yunwa ne za su hallaka su, gawawwakinsu za su zama abincin tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji na duniya.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options