Skip to content
Irmiya 15:19-21

Irmiya 15:19-21

19
Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, “In ka tuba, zan maido da kai don ka bauta mini; in ka ambaci maganganu masu kyau, ba marasa kyau ba, za ka zama kakakina. Bari wannan mutane su juyo gare ka, amma kada ka juye gare su.
20
Zan mai da kai katanga ga wannan mutane, katanga mai ƙarfi na tagulla; za su yi yaƙi da kai amma ba za su yi nasara a kanka ba, gama ina tare da kai don in kuɓutar in kuma cece ka,” in ji Ubangiji.
21
“Zan cece ka daga hannuwan mugaye in ɓamɓare ka daga hannun marasa tausayi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options