Irmiya 16:1-3
1
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Kada ka yi aure ka haifi ’ya’ya maza da mata a wannan wuri.”
3
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da ’ya’ya maza da matan da aka haifa a wannan ƙasa da kuma game da matan da suke iyayensu da suke mazan da iyayensu.