Skip to content
Irmiya 11:1-2

Irmiya 11:1-2

1
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.
2
“Ka saurari zancen wannan alkawari ka kuma faɗe su ga mutanen Yahuda da kuma waɗanda suke zaune a Urushalima.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options