Tsallake zuwa abun ciki
Irmiya 1:6-7

Irmiya 1:6-7

6
Sai na ce, “Kayya, Ubangiji Mai Iko Duka, ban iya magana ba; ni ɗan yaro ne kawai.”
7
Amma Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ce, ‘Ni ɗan yaro ne kawai.’ Dole ka je wurin kowane mutumin da na aike ka ka kuma faɗa abin da na umarce ka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options