Tsallake zuwa abun ciki
Yaƙub 5:14-15

Yaƙub 5:14-15

14
Akwai waninku da yake ciwo? Ya kamata yă kira dattawan ikkilisiya su yi masa addu’a, su kuma shafa masa mai cikin sunan Ubangiji.
15
Addu’ar da aka yi cikin bangaskiya, za tă warkar da marar lafiya, Ubangiji zai tashe shi. In ya yi zunubi kuwa za a gafarta masa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options