Skip to content
Yaƙub 2:6-7

Yaƙub 2:6-7

6
Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
7
Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options