Skip to content
Ishaya 7:7-8

Ishaya 7:7-8

7
Duk da haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “ ‘Ba zai faru ba, ba zai auku ba,
8
gama kan Aram shi ne Damaskus, kan Damaskus kuma kawai shi ne Rezin. Cikin shekaru sittin da biyar za a wargaje Efraim har ba za tă iya rayuwa ta zama al’umma ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options