Skip to content
Ishaya 57:1-2

Mutuwar masu adalci

Ishaya 57:1-2
1
Mai adalci yakan mutu, ba kuwa wanda yakan yi tunani a zuciyarsa; an kwashe mutanen kirki, ba kuwa wanda ya fahimta cewa an kwashe masu adalci don a tsame su daga mugunta.
2
Waɗanda suke aikata abin da yake daidai sukan shiga da salama; sukan huta yayinda suka kwanta cikin kabari.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options