Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 5:16-17

Allah ya ɗaukaka cikin hukunci

Ishaya 5:16-17
16
Amma Ubangiji Maɗaukaki zai sami ɗaukaka ta wurin aikata gaskiya, kuma Allah mai tsarki zai nuna kansa ta wurin adalcinsa.
17
Sa’an nan tumaki za su yi kiwo kamar yadda suke yi a wurin kiwonsu; raguna za su yi kiwo cikin abubuwa masu kyau da suka lalace.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options