Skip to content
Ishaya 49:15-16

Ishaya 49:15-16

15
“Yana yiwuwa mahaifiya ta manta da jariri a ƙirjinta ta kuma kāsa nuna tausayi ga yaron da ta haifa? Mai yiwuwa ta manta, amma ba zan taɓa manta da ke ba!
16
Duba, na zāna ki a tafin hannuwana; katangarki kullum suna a gabana.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options