Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 46:3-4

Yahweh yana ɗaukar mutanensa

Ishaya 46:3-4
3
“Ku kasa kunne gare ni, ya ku gidan Yaƙub, dukanku waɗanda kuka rage na gidan Isra’ila, ku da na lura da ku tun da aka yi cikinku, na kuma riƙe ku tun haihuwarku.
4
Har lokacin da kuka tsufa kuka yi furfura ni ne shi, ni ne shi wanda zai lura da ku. Na yi ku zan kuma riƙe ku; zan lura da ku in kuma kuɓutar da ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options