Skip to content
Ishaya 42:6-7

Ishaya 42:6-7

6
“Ni Ubangiji, na kira ka cikin adalci; zan riƙe hannunka. Zan kiyaye ka in kuma sa ka zama alkawari ga mutane haske kuma ga Al’ummai,
7
don ka buɗe idanun makafi ka ’yantar da kamammu daga kurkuku kuma kunce ɗaurarrun kurkuku masu zama cikin duhu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options