Skip to content
Ishaya 38:21-22

Ishaya 38:21-22

21
Ishaya ya riga ya ce, “Ku shirya curin da aka yi da ’ya’yan ɓaure ku kuma shafa a marurun, zai kuwa warke.”
22
Hezekiya ya riga ya yi tambaya ya ce, “Me zai zama alama ta cewa zan haura zuwa haikalin Ubangiji?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options