Skip to content
Ishaya 38:2-3

Ishaya 38:2-3

2
Hezekiya ya juye fuskarsa wajen bango ya kuma yi addu’a ga Ubangiji,
3
“Ka tuna, ya Ubangiji, yadda na yi tafiya a gabanka da aminci da dukan zuciya na kuma yi abin da yake nagari a idanunka.” Sai Hezekiya ya yi kuka mai zafi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options