Skip to content
Ishaya 33:10-12

Ishaya 33:10-12

10
“Yanzu zan tashi,” in ji Ubangiji. “Yanzu ne za a ɗaukaka ni; yanzu za a ɗaga ni sama.
11
Kun yi cikin yayi, kuka haifi kara; numfashinku wuta ne da zai cinye ku.
12
Za a ƙone mutane kamar da ƙuna farar ƙasa; kamar ƙayayyuwan da aka sare aka kuma sa musu wuta.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options