Skip to content
Ishaya 30:31-32

Ishaya 30:31-32

31
Muryar Ubangiji za tă firgita Assuriya da sandar mulkinsa zai kashe su.
32
Kowane bugun da Ubangiji zai yi musu da bulalarsa na hukunci zai zama kiɗi ga ganguna da garaya, yayinda yake yaƙi da su da naushin hannunsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options