Skip to content
Ishaya 22:20-21

Ishaya 22:20-21

20
“A wannan rana zan kira bawana, Eliyakim ɗan Hilkiya.
21
Zan rufe shi da rigarka in kuma yi masa ɗamara in miƙa masa ikonka. Zai zama mahaifi ga waɗanda suke zama a Urushalima da kuma gidan Yahuda.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options