Skip to content
Ishaya 16:13-14

Ishaya 16:13-14

13
Wannan ita ce maganar da Ubangiji ya riga ya yi game da Mowab.
14
Amma yanzu Ubangiji ya ce, “Cikin shekara uku, kamar yadda bawan da aka bautar da shi bisa ga yarjejjeniya zai lissafta, haka za a mai da daraja da kuma dukan yawan mutanen Mowab abin reni, daga ɗumbun mutanenta, ’yan kaɗan ne kaɗai za su ragu, za su kuma zama marasa ƙarfi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options