Skip to content
Ishaya 13:17-18

Ishaya 13:17-18

17
Duba, zan zuga mutanen Medes su yi gāba da su, su da ba su kula da azurfa ba kuma ba sa damuwa da zinariya.
18
Bakkunansu za su kashe samari; ba za su ji tausayin jarirai ba ba za su kuwa nuna jinƙai ga ’yan yara ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options