Skip to content
Hosiya 4:7-10

Hosiya 4:7-10

7
Yawan ƙaruwar firistoci, haka suke yawan zunubi a kaina; sun yi musaya Ɗaukakarsu da wani abin kunya.
8
Suna ciyar da kansu a kan zunuban mutanena suna kuma haɗamar muguntarsu.
9
Zai kuwa zama, kamar yadda mutane suke, haka firistoci suke. Zan hukunta dukansu saboda al’amuransu in kuma sāka musu saboda ayyukansu.
10
“Za su ci amma ba za su ƙoshi ba; za su shiga karuwanci amma ba za su ƙaru ba, gama sun rabu da Ubangiji don su ba da kansu
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options