Skip to content
Hosiya 4:6-8

Hosiya 4:6-8

6
mutanena suna hallaka saboda jahilci. “Domin kun ƙi neman sani, ni ma na ƙi ku a matsayin firistocina; domin kun ƙyale dokar Allahnku, ni ma zan ƙyale ’ya’yanku.
7
Yawan ƙaruwar firistoci, haka suke yawan zunubi a kaina; sun yi musaya Ɗaukakarsu da wani abin kunya.
8
Suna ciyar da kansu a kan zunuban mutanena suna kuma haɗamar muguntarsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options