Skip to content
Hosiya 4:4-5

Hosiya 4:4-5

4
“Amma kada wani mutum yă kawo tuhuma, kada wani mutum yă zargi wani, gama mutanenka suna kama da waɗanda suke kawo tuhume-tuhume a kan firist ne.
5
Kuna tuntuɓe dare da rana, annabawa ma suna tuntuɓe tare da ku. Saboda haka zan hallaka mahaifiyarku,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options