Skip to content
Ibraniyawa 10:5-7

Ibraniyawa 10:5-7

5
Saboda haka, sa’ad da Kiristi ya shigo duniya ya ce, “Hadaya da sadaka kam ba ka so, sai dai ka tanadar mini jiki;
6
hadayun ƙonawa da kuma hadayun zunubi ba ka ji daɗin.
7
Sai na ce, ‘Ga ni nan, a rubuce yake cikin naɗaɗɗen littafi na zo in aikata nufinka, ya Allah.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options