Skip to content
Ibraniyawa 10:16-18

Ibraniyawa 10:16-18

16
“Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
17
Sai ya ƙara da cewa, “Zunubansu da kurakuransu ba zan ƙara tunawa da su ba.”
18
In an gafarta zunubai, babu sauran bukatar miƙa hadaya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options