Skip to content
Haggai 1:5-7

Haggai 1:5-7

5
To, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku lura da al’amuranku.
6
Kun shuka da yawa, amma kun girbe kaɗan. Kun ci, amma ba ku ƙoshi ba. Kun sha, amma ba ku kashe ƙishirwa ba. Kun sa tufafi, amma ba ku ji ɗumi ba. Kuna karɓar albashi, ya zama sai ka ce kuna zuba a hudajjen aljihu.”
7
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku lura da al’amuranku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options