Skip to content
Farawa 6:1-2

Farawa 6:1-2

1
Sa’ad da mutane suka fara ƙaruwa a duniya, aka kuma hahhaifi musu ’ya’ya mata,
2
sai ’ya’yan Allah maza suka ga cewa ’ya’yan mutane mata suna da bansha’awa, sai suka zaɓi waɗanda suke so, suka aura.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options