Skip to content
Farawa 46:3-4

Farawa 46:3-4

3
Sai Allah ya ce, “Ni ne Allah, Allah na mahaifinka. Kada ka ji tsoron zuwa Masar, gama zan mai da kai al’umma mai girma a can.
4
Zan gangara zuwa Masar tare da kai, tabbatacce zan sāke dawo da kai. Kuma hannun Yusuf zai rufe idanunka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options