Skip to content
Farawa 42:7-9

Farawa 42:7-9

7
Nan da nan da Yusuf ya ga ’yan’uwansa, sai ya gane su, amma ya yi kamar baƙo, ya kuma yi musu magana da tsawa. Ya tambaya, “Daga ina kuka fito?” Suka amsa, “Daga ƙasar Kan’ana, don mu saya abinci.”
8
Ko da yake Yusuf ya gane ’yan’uwansa, su ba su gane shi ba.
9
Sa’an nan ya tuna da mafarkansa game da su, ya kuma ce musu, “Ku ’yan leƙen asiri ne! Kun zo don ku leƙi asirin ƙasar ku ga inda ba ta da tsaro.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options