Skip to content
Farawa 32:1-2

Farawa 32:1-2

1
Yaƙub shi ma ya kama hanyarsa, sai mala’ikun Allah suka sadu da shi.
2
Sa’ad da Yaƙub ya gan su sai ya ce, “Wannan sansanin Allah ne!” Saboda haka ya kira wannan wuri Mahanayim.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options