Skip to content
Farawa 31:20-21

Farawa 31:20-21

20
Yaƙub kuwa ya ruɗe Laban mutumin Aram da bai sanar da shi zai gudu ba.
21
Saboda haka ya gudu da dukan abin da ya mallaka, ya ƙetare Kogi, ya nufi yankin tuddan Gileyad.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options