Skip to content
Farawa 30:25-26

Farawa 30:25-26

25
Bayan Rahila ta haifi Yusuf, sai Yaƙub ya ce wa Laban, “Ka sallame ni don in koma ƙasata.
26
Ba ni matana da ’ya’yana, waɗanda na bauta maka dominsu, zan kuwa tafi. Ka dai san yadda na bauta maka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options