Skip to content
Farawa 30:22-24

Farawa 30:22-24

22
Sai Allah ya tuna da Rahila; ya saurare ta ya kuma buɗe mahaifarta.
23
Sai ta yi ciki ta kuma haifi ɗa ta ce, “Allah ya ɗauke mini kunyata.”
24
Ta ba shi suna Yusuf, ta kuma ce, “Bari Ubangiji yă ƙara mini wani ɗa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options