Skip to content
Farawa 21:31-32

Farawa 21:31-32

31
Saboda haka aka kira wurin Beyersheba, domin a nan ne su biyun suka yi rantsuwa.
32
Bayan da aka yi yarjejjeniya a Beyersheba, sai Abimelek da Fikol, komandan rundunoninsa suka koma ƙasar Filistiyawa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options