Skip to content
Farawa 11:8-9

Farawa 11:8-9

8
Saboda haka Ubangiji ya watsar da su daga wurin zuwa ko’ina a doron ƙasa, suka kuwa daina gina birnin.
9
Shi ya sa aka kira birnin Babel, domin a can ne Ubangiji ya rikitar da harshen dukan duniya. Daga can Ubangiji ya watsar da su ko’ina a doron ƙasa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options