Skip to content
Farawa 1:2-3

Farawa 1:2-3

2
To, ƙasa dai ba ta da siffa, babu kuma kome a cikinta, duhu ne kawai ya rufe ko’ina, Ruhun Allah kuwa yana yawo a kan ruwan.
3
Sai Allah ya ce, “Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options