3
Sai Allah ya ce, “Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
4
Allah ya ga hasken yana da kyau, sai ya raba tsakanin hasken da duhu.
5
Allah ya kira hasken “yini,” ya kuma kira duhun “dare.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.