Skip to content
Farawa 1:1-3

Farawa 1:1-3

1
A farko-farko, Allah ya halicci sama da ƙasa.
2
To, ƙasa dai ba ta da siffa, babu kuma kome a cikinta, duhu ne kawai ya rufe ko’ina, Ruhun Allah kuwa yana yawo a kan ruwan.
3
Sai Allah ya ce, “Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options