Skip to content
Galatiyawa 4:6-7

Galatiyawa 4:6-7

6
Da yake ku ’ya’ya ne, sai Allah ya aiko da Ruhun Ɗansa a cikin zukatanmu, Ruhun da yake kira, “Abba, Uba.”
7
Saboda haka kai ba bawa ba ne kuma, kai ɗa ne; da yake kuwa kai ɗa ne, Allah ya mai da kai magāji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options