Galatiyawa 1:18-20
18
Bayan shekara uku, sai na haura zuwa Urushalima domin in sadu da Bitrus, na kuwa zauna tare da shi kwana goma sha biyar.
19
Ban ga wani a ciki sauran manzanni ba, sai dai Yaƙub ɗan’uwan Ubangiji.
20
Ina tabbatar muku a gaban Allah cewa abin da nake rubuta muku ba ƙarya ba ne.