Skip to content
Galatiyawa 1:15-16

Galatiyawa 1:15-16

15
Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
16
yă bayyana Ɗansa a cikina, domin in yi wa’azinsa cikin Al’ummai. Ban nemi shawarar wani mutum ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options