Skip to content
Ezra 8:31-32

Ezra 8:31-32

31
A rana ta goma sha biyu ga watan farko, muka tashi daga bakin rafin Ahawa don mu tafi Urushalima. Alherin Allahnmu yana tare da mu, ya kuma kāre mu daga magabta da ’yan fashi.
32
Muka iso Urushalima, inda muka huta kwana uku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options