Skip to content
Ezra 2:1-13

Ezra 2:1-13

1
Ga lissafin waɗanda suka dawo daga bauta a Babilon, waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwasa zuwa bauta a ƙasar Babilon (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowa ya koma garinsu.
2
Sun komo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Serahiya, da Re’elaya, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Rehum, da Ba’ana). Ga jerin mazan mutanen Isra’ila.
3
Zuriyar Farosh mutum 2,172
4
ta Shefatiya 372
5
ta Ara 775
6
ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,812
7
ta Elam 1,254
8
ta Zattu 945
9
ta Zakkai 760
10
ta Bani 642
11
ta Bebai 623
12
ta Azgad 1,222
13
ta Adonikam 666
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options